Tehran (IQNA) majiyoyin gwamnatin Isra’ila sun ce zababben shugaban Amurka zai ci gaba da bin salon siyasar sanya larabawa su kulla alaka da Isra’ila kamar yadda Trump ya yi.
Lambar Labari: 3485557 Ranar Watsawa : 2021/01/15
Tehran (IQNA) Mataimakiyar zababben shugaban Amurka mai jiran gado Kamala Harris ta ce za su dawo da alaka tsakanin Amurka da kuma gwamnatin Falastinawa.
Lambar Labari: 3485360 Ranar Watsawa : 2020/11/12